TAMKAR FURE CE KE 'YAR UWATA KO NA KIRAKI DA FALAWA MA GABADAYA

 


Mafiyawan Maza Basason Kazamar Mace, Don Yana sonki bahakan yana nufin Bazai kyamace kiba, AA'A Misali kamar yazamto Sana'ar ki shine Tuyar Awara.

Daga Yammaci zuwa bayan sallar magariba Shikuma Bayan Sallar Isha'i zaizo ,TADI ,ZANCE ,SAMARTAKA.

Already Daman kafin ki fara kinyi wankan ki.. A shawarce karki kuskura ki je wurinsa (Fira) da Wadannan kayan da kikayi Aiki dasu domin zasuyi ta faman KAURINHayaki kawai.. Dan haka Kafin Kifito din kidan gyaggyara jikinki se Kichanja wasu kayan.

"In Fact ma "Yar Uwa Idan da Hali ma kiyi wani wankan sannanki sake wadansu kayan.. karkiyi tunani kin bata lokaci wajan fitowa yayin dashi kuma yanata faman jiranki a waja. 

Dazarar Yaganki Very Clear/Clean To Wannan zai kawar dalaifin ki na dadewa da kikayi baki fitoba. maimakon Kifito da Wuri, Amma kina Faman Tashin Kauri.

"Gwara kibata masa lokaci kina gyaran jiki kifito Fes-Fes gunin ban sha'awa na tabbata Idan meson Ado ne bazai

taba ganin laifinki na dadewar da kikayi ba.


ALLAH YASA ADACE 'YAN MATA.


Baban Humaid, Ma'asumah Nigerian News Update، Mnnu//Ng0027

Post a Comment


Yi Comment domin ka bayyana ra'ayinka akan wannan labarin anan akasa

Previous Post Next Post