Gwamnatin Bauchi ta Ma'aikatar Shari'ar jihar ta gayyaci Sheikh Idris Abdulaziz Dutsen Tanshi domin kare kansa akan sakin baki da yayi akan Annabi (S.A.W).

 

Kamar Yadda Kuka Sani Mlm Idris Abdul'aziz Dutesn Tarashi Bauchi, Yayi Wani Furuci a cikin Tafsirrin sa A Satin Da ya gabata inda yake Ayyana Wasu Zantuka kamar yadda zaku Gani acikin Bidiyon dake kasa.


A Dazu Da Safe ne mukaci Karo da Wata Takarda ta kotu na Yawo a Social media, Hausa Daily times sun saka wadda ke nuna Gayyatar da kotu ke yimasa don kare kansa akan wannan furuci.


Kamar yadda zaku ga takardar  a kasa



Post a Comment


Yi Comment domin ka bayyana ra'ayinka akan wannan labarin anan akasa

Previous Post Next Post