Sharuddan jihadi sun cika saidai jiran umurini !!!


 

@ MA'ASUMAH NIGERIAN NEWS UPDATED @


DUK RANAR DA AKAYI KIRA MUMINAI ZA SU AMSA 


Malamai da dama sun Jahilci addinin muslimci da kuma dokoki ko qa'idojinsa, bin son zuciya yayi yawa ta yadda ba sa iya gane gaskiya balle su karbeta daga ahlinta. 


Da yawa za ka ji su suna magana cewa wai yanzu babu jihadi domin babu arnar da za a yaqe su, yaqi na tabbatuwa akan kafirai banda musulmi. Abinda basu sani ba kuma shine, munafukai ana samunsu ne daga cikin musulmi, kuma suna daga cikin wadanda Allah yayi umarni da a yaqe su. 


Allah (T) na cewa, 


👇🏼👇🏼👇🏼👇🏼👇🏼👇🏼👇🏼👇🏼👇🏼👇🏼👇🏼👇🏼


" يَٰٓأَيُّهَا ٱلنَّبِيُّ جَٰهِدِ ٱلۡكُفَّارَ وَٱلۡمُنَٰفِقِينَ وَٱغۡلُظۡ عَلَيۡهِمۡۚ وَمَأۡوَىٰهُمۡ جَهَنَّمُۖ وَبِئۡسَ ٱلۡمَصِيرُ ."٩


" YAA KAI ANNABI ! KA YAQI KAFIRAI DA MUNAFUKAI KUMA KA TSANANTA A KANSU. KUMA MAKOMARSU JAHANNAMA CE, TIR DA (irin wannan) MAKOMA ."


            (TAHRIM : 9)


Ko da mutum yace babu kafirai wadanda za a yaqe su saboda basa tsokana ko cutar da muslimci, amma kuma akwai munafukai masu yiwa Yahudu aiki da kuma yiwa muslimci zagon qasa. 


Daga cikin sharudan jihadi akwai:-


- SHIGA CIKIN QUNCI DAGA AZZALUMAI, 


- JUYAWA LITTAFIN ALLAH BAYA, 


- SAMUN JAGORA, 


Idan muka yi nazari sosai za muga cewa yanzu zalunci yayi yawa ta yadda aka jefa al'ummar qasa cikin quncin rayuwa daga azzaluman mahukunta. Sannan kuma ba bisa tsarin littafin Allah ake mana hukunci ba. 


Sannan kuma babu kokonto cewa muna da Jagora SAYYID ZAKZAKY (H) wanda ke kira a kawar da zalunci a kafa dokar Allah ta zama ita ce mai jagorantarmu cikin komai namu na rayuwa. 


Kuma wannan jagora na da wadanda suka sayar da duniyarsu don neman lahira da samun yardar Allah. 


Saboda haka Allah (T) ke cewa, 


👇🏼👇🏼👇🏼👇🏼👇🏼👇🏼👇🏼👇🏼👇🏼👇🏼👇🏼👇🏼

     


" فَلۡيُقَٰتِلۡ فِي سَبِيلِ ٱللَّهِ ٱلَّذِينَ يَشۡرُونَ ٱلۡحَيَوٰةَ ٱلدُّنۡيَا بِٱلۡأٓخِرَةِۚ وَمَن يُقَٰتِلۡ فِي سَبِيلِ ٱللَّهِ فَيُقۡتَلۡ أَوۡ يَغۡلِبۡ فَسَوۡفَ نُؤۡتِيهِ أَجۡرًا عَظِيمٗا ٤٧


" SU WADANNAN DA SUKA SAYAR DA DUNIYARSU (don neman) LAHIRA. DUK WANDA YAYI YAQI A HANYAR ALLAH KO A KASHE SHI KO YAYI RINJAYE , DA SANNU ZA MU ZO MASA DA LADA MAI GIRMA .


Ba a yin hasara, NASARA ce ko SHAHADAH. ✌🏻Duk abinda ya faru gare ka nasara ce. 


وَمَا لَكُمۡ لَا تُقَٰتِلُونَ فِي سَبِيلِ ٱللَّهِ وَٱلۡمُسۡتَضۡعَفِينَ مِنَ ٱلرِّجَالِ وَٱلنِّسَآءِ وَٱلۡوِلۡدَٰنِ ٱلَّذِينَ يَقُولُونَ رَبَّنَآ أَخۡرِجۡنَا مِنۡ هَٰذِهِ ٱلۡقَرۡيَةِ ٱلظَّالِمِ أَهۡلُهَا وَٱجۡعَل لَّنَا مِن لَّدُنكَ وَلِيّٗا وَٱجۡعَل لَّنَا مِن لَّدُنكَ نَصِيرًا ٥٧


" MENENE GARE KU (na hujja) DA BA ZA KUYI YAQI A HANYAR ALLAH BA (alhali) RAUNANA DAGA CIKIN MAZAJE DA MATA DA QANANAN YARAN DA SUKE CEWA, " YAA UBANGIJINMU ! KA FITAR DAMU DAGA WANNAN ALQARIYA WACCE MUTANENTA AZZALUMAI NE, KA SANYA MANA WANI MAJIBINCI DAGA GARE KA, KUMA KA SANYA MANA WANI MATAIMAKI DAGA GUNKA .


Babu mai musu ko kokonto cewa yanzu halin da wannan qasa Nigeria ke ciki kenan, kowa na yin kuka sakamakon quncin rayuwa wacce azzalumai suka jefa su ciki. 


To, ku sani fa cewa, 


 ٱلَّذِينَ ءَامَنُواْ يُقَٰتِلُونَ فِي سَبِيلِ ٱللَّهِۖ وَٱلَّذِينَ كَفَرُواْ يُقَٰتِلُونَ فِي سَبِيلِ ٱلطَّٰغُوتِ فَقَٰتِلُوٓاْ أَوۡلِيَآءَ ٱلشَّيۡطَٰنِۖ إِنَّ كَيۡدَ ٱلشَّيۡطَٰنِ كَانَ ضَعِيفًا ٦٧


" SU FA WADANDA SUKA YI IMANI SUNA YAQI NE A HANYA ALLAH, KUMA WADANDA SUKA KAFIRTA SUNA YAQI NE A HANYAR 'DAGUTU, TO, KU YAQI MASOYA SHAIDAN. LALLE KAIDIN SHAIDAN YA KASANCE RARRAUNA NE !"


        (NISA'I :74-76)


Saboda haka yanzu kawai umarni muke jira daga Jagora Sayyid Zakzaky (H), a duk rana ko lokacin da yayi kira muminai za su amsa !


Daga wakilanmu na Bauchi zone. 


Tare da ✍🏼Ado Isah Guda. 


         (08126385470)


18th December, 2020/ 4th Jimada-Ulah, 1442.

Post a Comment


Yi Comment domin ka bayyana ra'ayinka akan wannan labarin anan akasa

Previous Post Next Post