Zaid, Sunan Da Abu 'Dalib Ya Kira Imam Ali (As) Kenen !!!


 

@ MA'ASUMAH NIGERIAN NEWS UPDATED @


IDAN BABU WANDA YASAN NASABATA ZAN NASABTA KAINA DA KAINA 


 

Hasanul-Basari yace; 


عَنِ الْحَسَنِ الْبَصْرِيِّ قَالَ: صَعِدَ أَمِيرُ الْمُؤْمِنِينَ ع مِنْبَرَ الْبَصْرَةِ[39] فَقَالَ أَيُّهَا النَّاسُ انْسُبُونِي فَمَنْ عَرَفَنِي فَلْيَنْسُبْنِي وَ إِلَّا فَأَنَا أَنْسُبُ نَفْسِي‏[40]


Amirul muminina ya hau kan Mimbari a Basra sai yace; 


" YAA KU MUTANE, KU NASABTANI, WANDA YA SANNI YA NASABTA NI , IDAN KUMA BA HAKA BA NI ZAN NASABTA KAINA ."


__________________________

(1) الزلفى: القربة و الدرجة و المنزلة.


(2) علل الشرائع: 63.


(3) معاني الأخبار: 120.


(4) في الأمالي: على منبر البصرة.


(5) في الأمالي: فانما انسب نفسى.


 


بحار الأنوار (ط - بيروت)، ج‏35، ص: 52


أَنَا زَيْدُ بْنُ عَبْدِ مَنَافِ بْنِ عَامِرِ بْنِ عَمْرِو بْنِ الْمُغِيرَةِ بْنِ زَيْدِ بْنِ كِلَابٍ


" NINE ZAID BN ABUL-MANAAF BN AMEER BN AMRU BN MUGEERATA BN ZAID BN KILAAB ."


 فَقَامَ إِلَيْهِ ابْنُ الْكَوَّاءِ فَقَالَ لَهُ يَا هَذَا[41] مَا نَعْرِفُ لَكَ نَسَباً غَيْرَ أَنَّكَ- عَلِيُّ بْنُ أَبِي طَالِبِ بْنِ عَبْدِ الْمُطَّلِبِ بْنِ هَاشِمِ بْنِ عَبْدِ مَنَافِ بْنِ قُصَيِّ بْنِ كِلَابٍ


Sai Ibn Kawwa'a ya miqe gare shi yace masa yaa wannan !


Bamu san wata nasabarka ba face dai kaine Aliyu Bn Abiy 'Dalib Bn Abul-Mudallib Bn Hasheem Bn Abdul-Manaaf Bn Qusaiyi Bn Kilaab .


 فَقَالَ لَهُ يَا لُكَعُ إِنَّ أَبِي سَمَّانِي زَيْداً بِاسْمِ جَدِّهِ قُصَيٍّ وَ إِنَّ اسْمَ أَبِي عَبْدُ مَنَافٍ فَغَلَبَتِ الْكُنْيَةُ عَلَى الِاسْمِ وَ إِنَّ اسْمَ عَبْدِ الْمُطَّلِبِ عَامِرٌ فَغَلَبَ اللَّقَبُ عَلَى الِاسْمِ وَ اسْمُ هَاشِمٍ عَمْرٌو فَغَلَبَ اللَّقَبُ عَلَى الِاسْمِ وَ اسْمُ عَبْدِ مَنَافٍ الْمُغِيرَةُ فَغَلَبَ اللَّقَبُ عَلَى الِاسْمِ وَ إِنَّ اسْمَ قُصَيٍّ زَيْدٌ فَسَمَّتْهُ الْعَرَبُ مُجَمِّعاً لِجَمْعِهِ إِيَّاهَا مِنَ الْبَلَدِ الْأَقْصَى إِلَى مَكَّةَ فَغَلَبَ اللَّقَبُ عَلَى الِاسْمِ‏[42].


Sai Imam Ali (A. S) yace masa; 


" YAA KAI LUKA'U, LALLE BABANA NE YA AMBACE NI DA ZAID DA SUNAN KAKANSA QUSAIYI . LALLE SUNAN BABANA (shine) ABDUL-MANAAF, SAI ALKUNYA TA RINJAYI SUNA (ake kiransa Abu 'Dalib) , KUMA ABDULMUDALLIB SHINE AAMIR, SAI LAQABI YAYI RINJAYE KAN SUNA , KUMA SUNAN HASHEEM SHINE AMRUU, SAI LAQABI YA RINJAYI SUNA (ake kiransa Hasheem), KUMA SUNAN ABDULMANAAF SHINE MUGIRA, SAI LAQABI YA RINJAYI SUNA. SANNAN LALLE SUNAN QUSAIYI SHINE ZAID, SAI DUKKANNIN LARABAWA SUKE KIRANSA DA SHI TUN DAGA BIRNIN AQSA HAR ZUWA MAKKAH, SAI LAQABI YA RINJAYI SUNA ."


 عَنِ الْحَسَنِ بْنِ أَبِي الْحَسَنِ الْبَصْرِيِ‏ مِثْلَهُ وَ زَادَ فِي آخِرِهِ قَالَ وَ لِعَبْدِ الْمُطَّلِبِ عَشَرَةُ أَسْمَاءٍ مِنْهَا عَبْدُ الْمُطَّلِبِ وَ شَيْبَةُ وَ عَامِرٌ[43]. 

    DOMIN CIGABA DA SAMUN LABARANMU KU BIYO A SHAFUKAN SADA ZUMUNTA NA 


@FACEBOOK: https://web.facebook.com/Maasuma.com.ng/

@TWITTER: https://twitter.com/MaasumahNews/

DOMIN BAMU SHAWARA KO AIKO MANA DA LABARI KUYI MAGANA TA ADRESHIN

@EMAIL: maasumalabari@gmail.com


Hasanul-Basari ma ya riwaito misalin haka, sai dai ya yi qari a qarshensa da cewa; 


" SHI ABDULMUDALLIB NA DA SUNAYE GOMA (10), DAGA CIKINSU AKWAI ABDULMUDALLIB DA SHAIBATA DA AAMIR ."


بيان قوله لجمعه إياها كأنه إشارة إلى سبب التسمية بقصي أيضا[44].


6- ن، عيون أخبار الرضا عليه السلام بِالْأَسَانِيدِ الثَّلَاثَةِ عَنِ الرِّضَا عَنْ آبَائِهِ ع قَالَ 


Daga Imam Ridha daga iyayensa (A. S) yace, 


قَالَ رَسُولُ اللَّهِ ص‏ يَا عَلِيُّ إِنَّ اللَّهَ قَدْ غَفَرَ لَكَ وَ لِأَهْلِكَ وَ لِشِيعَتِكَ وَ مُحِبِّي شِيعَتِكَ وَ مُحِبِّي مُحِبِّي شِيعَتِكَ فَأَبْشِرْ فَإِنَّكَ المَنْزُوعٌ مِنَ الشِّرْكِ بَطِينٌ مِنَ الْعِلْمِ‏[45].


Manzon Allah (S. A. W. W) yace da Aliyu (A. S), 


" YAA ALIYU, LALLE ALLAH YA GAFARTA MAKA DA IYALANKA DA 'YAN SHI'ARKA DA MAI SON 'YAN SHI'ARKA DA MAI SON MASOYAN 'YAN SHI'ARKA , KAYI BUSHARA ! 


LALLE KAI TSARKAKEKKE NE DAGA SHIRKA, KUMA QOSASSHE DAGA ILIMI ."


__________________________

(1) في المعاني: فقال: يا هذا.


(2) أمالي الصدوق: 359. معاني الأخبار: 120 و 121.


(3) معاني الأخبار: 121.


(4) قال في القاموس (ج 4: 378): و استفصى في المسألة و تفصى: بلغ الغاية، و كسمى قصى بن كلاب اسمه زيد أو مجمع.


(5) عيون الأخبار: 211.


(6) أمالي الشيخ: 184.


بحار الأنوار (ط - بيروت)، ج‏35، ص: 53


Daga wakilanmu na Bauchi zone. 


Tare da Ado Isah Guda. 

        08126385470


25th Sep, 2020/ 8th Safar, 1442.

Post a Comment


Yi Comment domin ka bayyana ra'ayinka akan wannan labarin anan akasa

Previous Post Next Post