Cibiyar Ahlul-Baiti{a.s} Ta Duniya Ta Kafa Rumfa A Kasuwar Baje Kolin Litattafai

Taskar yada labarai ta Ahlul-Baiti{a.s}-ABNA24-cibiyar Ahlul-Baiti da Duniya ta kafa Rumfa a kasuwar baje kolin Litattafai ta Duniya a karo na 25 wanda zai samu halartar masu buga Litattafai daga kasashe daban daban na Duniya.

Hujjatul Islam Dokta Imani Mukadam Memba a cibiyar buga Litattafai sai kuma Sayyidi Muslim Jaza’iri ne suka samu halartar rumfar domin ganawa da masu ziyara a jiya Juma’a .
Kasuwar baje kolin zata gudana ne a kasar Oman a wannan shekarar
Zaidu Suleiman

My Name is Zainilabidina Ahmad Suleiman Chief Executive Officer CEO Bz News 24/7. Famous Blogger| Developer | Programmer| Journalist| Consultant |Publisher |. Contact bzglobalservice@post.com Whatsapp+2348133888333

Post a Comment


Yi Comment domin ka bayyana ra'ayinka akan wannan labarin anan akasa

Previous Post Next Post