Hijabi| Yake Ƴar Uwa Taya Allah Yayi Maki Mafificin Daraja, Zaki Zubda Shi Kan Titi???



🇮🇪Ma'asumah Nigerian New Update

Wakilinmu Na Kano
@MJ Matashi Ibrahim

Amatsayinki na ya Mace wanne tanada kikaiwa kanki,kokinfison kikasance tamkar matan dasuke zubarwa da kansu kima.

Karfa kimanta cewa kefa mai tsadace,kuma kina da kima sama sa abin dakike tinanin danshi zaki zubar dakimarki.

Yawan darajarki tamkar yawan samu  mutan kirkine aduniya,amma idan kika zubda daraja taki za'asamu marasa da'a daga gareki.

Menene amfanin wand bamaharraminkiba yaga surar jikinki bayan kinsan haka ba'abune mai kyauba, idankwa zakikasance mai bayyana staraicinki kowa yagani to lallai kinyi babban kuskure domin duk wannad yakai idonsa to kefa taki tagama.

Bani dawani buri wanda yahuce inga kinrike kimarki ya yar uwata tinda kinsan ke mai kimace aguri  allah da duk masu tsoron allah.

Shawarace atakaice

@MJ Matashi Ibrahim

Post a Comment


Yi Comment domin ka bayyana ra'ayinka akan wannan labarin anan akasa

Previous Post Next Post