TARON MAKON HADIN KAI A ABUJA NA CIGABA DA GUDANA

DAGA ABUJA

 TARON MAKON HADIN KAI A ABUJA NA CIGABA DA GUDANA.

🇳🇬MA,ASUMAH NIGERIA NEWS UPDATE🇳🇬
✍ BY SHARHABIL USMAN PANDOSS

TARON MAKON HADIN KAI A ABUJA NA CIGABA DA GUDANA.

Taro ya yi taro, masoya Manzon Allah cike da Fudiya Maraba Abuja inda ake gudanar da taron Makon Hadinkai na bana ke gudana, da harka islamiyya karkashin Jagora Sayyid Zakzaky (H) ta shirya a Abuja, yanzu haka mawaka ne ke gabatar da wakokin yabon Manzon Allah (S).

14/11/2019

Post a Comment


Yi Comment domin ka bayyana ra'ayinka akan wannan labarin anan akasa

Previous Post Next Post