MASU GARKUWA DA MUTANE[KIDNAPPERS] SUNYI GARKUWA DA WATA KARAMAR YARINYA A LOKACIN DATAKE DAWOWA DAGA MAKARANTAR ISLAMIYYA


Ⓜ---Munsamu Labarin  sace wata karamar yarinya yar Islamiya mai suna Fatima Musa, da wasu yan bindiga marasa Imani suka yi garkuwa da ita a daidai lokacin da take kan hanyar komawa gida daga makarantar Islamiyya.


___Wani ma’abocin kafar sadarwar zamani ta Facebook, Bashir Hashim ne ya sanar da haka, inda yayi nuni da cewa lamarin ya faru ne a ranar Lahadi 6 ga watan Janairu a garin Gusau, babban birnin jahar Zamfara.

Daliba Fatima ba ita bace farau ba da yan bindiga suka fara sacewa a jahar Zamfara, jahar da tayi kaurin suna wajen fuskantar ayyukan yan bindiga da masu garkuwa da mutane

__________________

Ma'asumiya Nigerian News Updates;

Wakilinmu;

    👇🏻

Mahadi Tukur Almizan

Post a Comment


Yi Comment domin ka bayyana ra'ayinka akan wannan labarin anan akasa

Previous Post Next Post