GAGARUMAR ZANGA-ZANGAR KIRAN ASAKI MALAM ZAKZAKY DA MAI DAKINSA YAU LITININ AGARIN ABUJA,



Ⓜ___Gagarumar Zanga-zangar kiran asaki Jagoran yan uwa Musulmi, Sayyid Ibrahim Zakzaky (H) da mai dakinsa Malama Zeenah, ta  gudana a babban birnin tarayyar Nageriya wato Abuja. 


____Zanga-zangar Lumanar  ta yau Litinin a garin Abuja  ta gudana lami lafiya,  yan uwa da damane Suka hau  sahun Zanga-zangar, wacce ta taso daga babbar kasuwar Otaku Market dake cikin babban birnin tarayyar Nageriya wato Abuja. 


___Sheikh Sidi Munir Sokkoto ne  Yagabatar da jawabin rufewa,

--anyi lafiya kuma an tashi lafiya.

_______________________

Ma'asumiya Nigerian News Update;

Wakilinmu;

    👇🏻

Mahadi Tukur Almizan

DE YOUNG ACTIVIST

Post a Comment


Yi Comment domin ka bayyana ra'ayinka akan wannan labarin anan akasa

Previous Post Next Post