TA'ADDANCIN GWAMNATIN BUHARI AKAN YAN SHI'A A NAJERIYA 12/12/2015

 Ma'asumah Nigerian News Update

Rana mafi muni a tarihin Najeriya.

Ranar da Rundunar sojan Najeriya ta dura da kisa akan 'yan kasa bararan hula.

A wanan rana an kashe mutane sama da dubu 2 an kama mutane sama da dubu 2  haryanzu ba a ga wasu ba.

 A wanan ranar ne  sojojin Najeriya suka harbi jagoran harkar musulumci a Najeriya shaikh ibraheem zakzaky  kuma suka kamashi haryau basu sakeshi ba.
Duk dacewa wata kotu tabada  umarnin sakinsa.

a wanan rana ce suka kashe 'ya yan shaikh zakzaky   tare da kona gidansa  da duk abin dake gidan.

Haryau ba a fadi wani takaimemen da lilin yiwa shaikh zakzaky wannan mummunan ta'addancin ba.

12/12/2015  ranace da ta zama ranar jimami da zubda hawaye  domin juyayin ta'addancin da yawakana a ranar.

Allah muna rokonka kabi kadin wannan zalinci da aka tafkawa  shaikh zakzaky da almajiransa

Real Umar Commissioner Azare📝                Baban humaid Mnnu//Ng0027

Post a Comment


Yi Comment domin ka bayyana ra'ayinka akan wannan labarin anan akasa

Previous Post Next Post