TABBAS ANYI ZALUNCI BAKUMA ZAMU DAINA FADABA!

 


Fuskoki da sunayen wasu daga cikin 'yan uwa Mata da aka Kashe A Zaria da wasu Waki'o'i da suka biyo baya. 


1. Hauwau Adam 

2. Sumayyah Isah

3. Fatima M. Lawal

4. Aisha Abubakar Zaki

5. Nusaiba Abubakar Zaki

6. Fatima Abubakar Zaki

7. Batula Bukhari Jega

8. Fatima Isa Waziri

9. Fauziyya Shehu

10. Maimuna Shehu

11. Batula Muhammad

12. Husaina Dauda Nalado

13. Nusaiba Shafi'u Kazaure

14. Fatima Ali Minjibir

15. Khadija Dasuki

16. Nusaiba Yakub 

17. Khadija Yakubu

18. Fatima Yakubu

19. Fatima MaiHoto

20. Hauwa'u Ɗalhatu Dakace


Allah ya ɗaukar mana fansa akan waɗanda suka shekar da jinanenku dan Raunin Hawayen da Iyayenku suke zubarwa a duk loƙacin da suka tunaku.

Post a Comment


Yi Comment domin ka bayyana ra'ayinka akan wannan labarin anan akasa

Previous Post Next Post