SAKON FITACCIYAR 'YAR SIYASA A NIGERIA _El-Misawyy



 SAKON FITACCIYAR 'YAR SIYASA A NIGERIA HAJIYA NAJA'ATU MUHAMMED ZUWA GA ALMAJIRAN MALAM ZAKZAKY(H)...!!

          

“Kira na ga almajiran Shaikh Zakzaky shine, ku yaɗa manufar Shaikh Zakzaky a ko'ina a duniya, domin Shiakh Zakzaky ne kaɗai ya damu da halin da ƙasar nan take ciki, kuma shine kaɗai zai iya kawo adalci ga al'ummar nan”


___Hajiya Naja'atu Muhammed fittaciyar 'yar shiyasa a yayin da matasan Sharifai suka ziyarce ta ranar Asabar 09/07/2016


___Madogara:-Almizan Bugu na 1583.rubutun Saifullahi M. Kabir


Muna Fatan Allah ta'ala ya kara wa Malam Zakzaky(H) Lafiya Da Nisan Kwana.

Ma'asumah Nigerian News Update

         Mnnu//Ng0027

Post a Comment


Yi Comment domin ka bayyana ra'ayinka akan wannan labarin anan akasa

Previous Post Next Post