KAWAMANDAN SOJA AGYALLESU GIDAN SHEIHK ZAKZAKY (H)


Dayake bada umarni a kan duk wanda suka gani da safar hannu wato handglove su kashe shi yake cewa you see any person with glove shut him na doctor be that a irin kisan wulakancin da suka yima yan isma a gidan jagora a 12/12/2015 a waqi'ar buhari


A Hussainiyya kuma sojojin buhari sun sami Abubakar naira isma yana tsaka da kulawa da wadanda sojojin BUHARI  suka raunata a hussainiyya se suka ce mai wato muna kashewa kuna gyarawa ko to bari mu harbeka ka gyara kanka.


da suka dunga harbin cinyar sa saida ta cire a jikin sa suka cemai sai ka gyara kan ka suka wurgar da kafar nasa da suka cire ajikin sa Inna lilahi wa'inna ilaihi raji'un kadan daga cikin ta'addancin da suka yima ma aikatan isma a waqi'ar buhari

Ga hoton Abubakar nera isma din da suka yima wannan ta addancin

Baban Humaid' Ma'asumah Nigerian News Update. Mnnu//Ng0027

Post a Comment


Yi Comment domin ka bayyana ra'ayinka akan wannan labarin anan akasa

Previous Post Next Post