Iran ta aiwatar da hukuncin kisa kan wasu maza biyu....!!

 


[ MA'ASUMAH TV// Mnnu/Ng0041 ] 


Iran ta aiwatar da hukuncin kisa ta hanyar rataya kan wasu maza biyu saboda zarginsu da kashe wani jami'in tsaro yayin zanga-zangar gama-garin da aka shafe sama da wata uku ana yi a ƙasar.

Mahukunta a ɓangaren shari'a sun bayyana sunan mutanen da Mehdi Karami mai shekara 22 da Seyyed Mohd Hosseini, mai shekara 20.

Dukkansu dai an same su ne da hannu a mutuwar jami'in tsaron sa kan a birnin Karaj kusa da Tehran.

1 Comments


Yi Comment domin ka bayyana ra'ayinka akan wannan labarin anan akasa

Previous Post Next Post