Shin ko Ganduje ya aikata daya daga wadannan umarnin da kotu ta bashi? !!!

 Wasu daga mutanen da Kotu ta bawa Ganduje Umarnin ya biya su tara ta kudi.


1. Jaafar Jaafar  - ₦800,000 bayan bata masa lokaci da akai wajen Shari'a faifan dala.

2. Khalifa Sanusi Lamiɗo Sunusi - ₦10,000,000 a matsayin 'damage' bayan tsigeshi da sukai da wasu tuhume tuhume marasa tushe. 

3. Ɗanzago - ₦1,000,000 bayan an so kwace musu jagorancin APC a Kano. 

4. Muhuyi Magaji Rimingado - ₦5,700,000 bayan dakatar da shi da akai daga hukumar PCACC.



Post a Comment


Yi Comment domin ka bayyana ra'ayinka akan wannan labarin anan akasa

Previous Post Next Post