LABARI DA ƊUMI-ƊUMI: mahaifiyar ɗan takara shugaban kasa Ahmad Bila Tinibu ta ce zata dawo Gida Najeriya.

 


Mahaifiyar ɗan takarar Shugaban ƙasa Dr Ahmad Bola Tinibu, wadda ta naimi a dawo da ita Nijeriya daga Asibitin Landan da take jinya a can, saboda bata jin sautin kiran Sallah kamar yadda ta saba ji a Lagos. 


Inji Babban Malamin Izala, wadda yai shura wajan yada da'awar kungiyar, wato As-Sheikh Kabiru Gombe.

Post a Comment


Yi Comment domin ka bayyana ra'ayinka akan wannan labarin anan akasa

Previous Post Next Post