Wani Ɗan Ƙabilar Igbo Ya Karɓi Musulunci A Wajen Shaikh Zakzaky (H).

 



Daga cikin maziyartan da suka ziyarci Sayyid Zakzaky Hafizahullah a gidan shi dake Abuja jiya Asabar, akwai wani ɗan ƙabilar Igbo da ya karbi addinin Musulunci, kuma ya zaɓi a sanya masa suna Musa.

Wannan babbar ni'imace ta samun irin wadannan mutane nan da suke fashintar addini musulumci.

Alhamdulillah.


1 Comments


Yi Comment domin ka bayyana ra'ayinka akan wannan labarin anan akasa

Previous Post Next Post