Don Allah Ina Rokon ku, Kuce Wani Abu Akan Kashe mu Da Akeyi !!!




Ankashe Mutanen Jihata !!!

Ankashe Mutanen Gari na, !!!

Ankashe Mutanen Kauyen mu !!!

Ankashe Dan ginmu da Iyayen mu, 'Yan Uwan mu, Kannen mu !!!

Duka ankashe man bani da Kowa Sai Allah 😭😭!!!

Wazai Taimake Ni ??? 


Wannan Bawon Allah Kadaine Nake da Kyakkyawa fata akanshi Shima Ankama shi antsare, Shi ne Ya Gayiman Gaskiya tunkafin Makiya Allah sufara kashe mu A Nigeria, Ku Saurari Abunda yake Fadi Kuma Yan Uwana Mutanen Nigeria Domin Kujiwa kunnuwan ku Acikin Vedion da yake Kasa 👇👇👇


Ana kashe Al'umma a yankin arewacin Nigeria amma saboda kwadayin mulki da rashin kishin wadanda kuke shugabanta ko magana kun kasa yi. #StopKillingNotherners  #NothernLiverMatter


Mas'udu Dan Masani Shinkafi



Post a Comment


Yi Comment domin ka bayyana ra'ayinka akan wannan labarin anan akasa

Previous Post Next Post