A lokacin da suke isa garuruwan su, ‘yan uwan da kotu ta wanke a jiya Jummu’a 21 ga watan fabrairu 2020, sun sami gagarumar tarba daga dangi da sauran ‘yan uwa na garuruwan su.
https://www.maasumah.com.ng/) A lokacin da suke isa garuruwan su, ‘yan uwan da kotu ta wanke a jiya Jummu’a 21 ga watan fabrairu 2020, sun sami gagarumar tarba daga dangi da sauran ‘yan uwa na garuruwan su.
‘Yan uwan da aka saki dai sun fito daga garuruwa daban daban da suka hada da Zariya, Kaduna, Mairuwa, Kudan Katsina, Udawa, Huntuwa da sauran su, kuma dukkanin su sun isa gida tare da gagarumar tarba daga ‘yan uwa.
Ga wasu hotunan yadda aka yi tarbar a wasu daga cikin garuruwan:
‘Yan uwan da aka saki dai sun fito daga garuruwa daban daban da suka hada da Zariya, Kaduna, Mairuwa, Kudan Katsina, Udawa, Huntuwa da sauran su, kuma dukkanin su sun isa gida tare da gagarumar tarba daga ‘yan uwa.
Ga wasu hotunan yadda aka yi tarbar a wasu daga cikin garuruwan:
Danna Jan Rubutun Domin samun rubucenmu a Facebook Yanzu: -Ma`asumah Nigeria 🇳🇬 news 📰 update kayi like bayan ka shiga
KARANTA QARIN WASU LABARAI ANAN,,,,,https://www.maasumah.com.ng/
Tags:
Munasabobi