Garkuwan Makamai Masu Linzami Na Siriya Sun Kakkabo Makaman HKI

Garkuwan makamai masu Linzami na kasar Siriya sun sami nasarar kakkabo makaman HKI wadanda aka cillasu daga yankunan duddan Golan kan birnin Damascus.

(ABNA24.com) Garkuwan makamai masu Linzami na kasar Siriya sun sami nasarar kakkabo makaman HKI wadanda aka cillasu daga yankunan duddan Golan kan birnin Damascus.

Tashar talabijin ta Al-alam ta bayyana cewa an ji karar fashewa a saman birnin Damascus babban birnin kasar ta Siriya a jiya da dare.

Majiyar

ta kara da cewa HKI ta na cilla makamai masu linzami kan birnin Damascus ne a

dai-dai lokacinda sojojin kasar Siriya suke samun gagarumin nasara kan yan

ta’adda da kuma yahudawan da suke taimaka masu a birnin Idlib a arewacin kasar.

Danna Jan Rubutun nan Domin samun Rubuce-rubucenmu a Facebook Yanzu: -Ma`asumah Nigeria 🇳🇬 news 📰 update kayi like bayan ka shiga

Zaidu Suleiman

My Name is Zainilabidina Ahmad Suleiman Chief Executive Officer CEO Bz News 24/7. Famous Blogger| Developer | Programmer| Journalist| Consultant |Publisher |. Contact bzglobalservice@post.com Whatsapp+2348133888333

Post a Comment


Yi Comment domin ka bayyana ra'ayinka akan wannan labarin anan akasa

Previous Post Next Post