DAMA HAKA YAN SHI'A SUKE!!???!

MANZON ALLAH (S.A.W.A) YACE
"ALIYU (A.S) DA SHI'ARSA (MAGOYA BAYANSA) SUNE MASU
RABAUTA A RANAR AL-QIYAMA"


Ga mai halin bincike ya je ya duba wadannan littafan da zan kawo
dan ya kara natsar da zuciyarsa akan abinda yake kai.
1- Sawa'iku Muhriqa na Ibn Hajar, Shafi-152.
2- Duurul Mansur Fi Tafsirul Ma'asur, Juz'I na 6 shafi na 379.
3- Kifayatud-Dalib,na Kinji, Shafi n 175 da 245 4- Manakib na
Kawarazmi, shafi na 66.
5- Al-Kisal, 5/496.
6- Aamali na Sheik Suduq, 146/149.
7- Biharul-Anwar 15 / 107.
8- Kanzul Aqa'iq 1/150.
9- Amaaliy na ad-Dusiy, 72/104.
10- Manakib na Ibn Shahar Aashub,

FREE ZAKZAKY DOLE

Post a Comment


Yi Comment domin ka bayyana ra'ayinka akan wannan labarin anan akasa

Previous Post Next Post