Yan bindiga sun sace daliban Jami’ar Tarayya ta Dutsinma


Ƴan bindiga sun sace kimanin dalibai mata biyar na jami'ar da ke Dutsinma a jihar Katsina.

BBC ta gano cewa lamarin ya faru ne a cikin dare da misalin karfe biyu a ɗakunan kwanan da dalibai ke kamawa a wajen makarantar. Jami'in kula da jama'a na ƴan sanda a jihar, ASP Abubakar Sadiq Aliyu ya shaida wa BBC cewa a halin yanzu sun sami nasarar kama mutum daya da ake zargi da hannun sa a sata da garkuwa da ɗaliban.

"A halin yanzu kuma muna ƙara faɗaɗa bincike don kama sauran mutane da ke da hannu a wannan aikin


Real Naseer Umar Alhassan 0015

Post a Comment


Yi Comment domin ka bayyana ra'ayinka akan wannan labarin anan akasa

Previous Post Next Post