ADDU'AR SAMUN MIJI GA BUDURWA



____Sani Hamisu.

Ya zo a ruwayoyi cewa, idan budurwa

ta isa aure amma ba ta samu miji ba,

to a rinka yi mata (kuma ita ma ta

rinka yin) wuridin wannan ayar :

"innallazhiyna Yatluna Kitaballahi,

Wa'akamus Salata, Wa'anfaku Mimma

Razaknahum Sirran Wa'alaniyatan,

Yarjuna Tijaratan Lan

Tabour!" (Jamalul - Usbu'i, shafi na

122).

Haka nan duk maccen da take

karantawa ko ake karanta mata

'Suratud - Dalaak' kafa 21,da nufin

Allah ya kawo mata masoyi wanda zai

aureta to za ta samu mijin aure ba da

dade wa ba insha Allah '(Mujarrabatul

Imamiyyah, 190),

Daga Littafin Taskar Alheri, na Malam

Adamun Adamawa.daga Musa ahmad

Post a Comment


Yi Comment domin ka bayyana ra'ayinka akan wannan labarin anan akasa

Previous Post Next Post