Hajjin 2023: An Bukaci Maniyyatan Abuja Su Fara Biyan N2.5m........!!!

 




[ MA'ASUMAH TV// Mnnu/Ng0041 ] 


Hukumar ta ce wadanda suka riga zuwa su za a fara yi wa rijista.


Hukumar Alhazai ta Birnin Tarayya ta umarci maniyyata Hajjin bana daga yankin da su biyan Naira miliyan biyu da rabi kafin Hukumar Aikin Hajji ta Kasa (NAHCON) ta bayyana cikakken kudin kujerar da za a biya.


Cikin sanarwar da hukumar ta fitar ta bakin Daraktanta, Muhammad Nasiru Danmallam, ta ce za a biya kudin ne a cikin asusun bankin hukumar sannan a kai mata takardar shaidar biya.

Post a Comment


Yi Comment domin ka bayyana ra'ayinka akan wannan labarin anan akasa

Previous Post Next Post