KIRSIMETI: Sakon Sayyid Khamna'i(Q) Zuwa Ga Al'ummar Musulmi Da Kirista!!!

 



[ MA'ASUMAH TV// Mnnu/Ng0041 ] 


"Muna fatan ranar haihuwar Annabi Isa (A.S) (Almasihu) ta kasance rana ce mai albarka (Alkhairi)ga dukkannin Musulmi da Kiristocin duniya baki daya. Muna fatan dukkanin Musulmi da Kirista za su yi koyi da dabi'un Annabi Isa Almasihu Alaihissalam, da fatan za a dage sosai wajan sanin wannan bawan Allah kuma a yi iya iyawa wajan binsa. Alaihissalam"

Post a Comment


Yi Comment domin ka bayyana ra'ayinka akan wannan labarin anan akasa

Previous Post Next Post