Dandalin Siyasa na Harkar Musulunci a Najeriya karkashin Jagorancin Sheikh Ibraheem Zakzaky ya gudanar da taruka na tsawon kwanaki 3 a cikin gida da na kaddamarwar.

 


(29 - 31 ga Oktoba, 2022).


Kungiyar ta kaddamar da daruruwan mambobinta wadanda za su dauki nauyin gudanar da ayyukan kungiyar a shiyyar Arewa maso Gabashin kasar nan.


An gudanar da tarukan ne a jihohin Gombe da Bauchi. Wakilai daga jihohin Yobe da Borno da Adamawa da kuma Taraba na daga cikin wadanda suka samu jawabai masu zurfi a kan tsari da manufofi da ka’idojin da aka shimfida na dandalin. Wadanda suka halarci taron sun hada da Convener na kasa kodineta da sauran masu ruwa da tsaki na dandalin.

Ga hotunan yadda Taron ya Gudana..


Nakaltowa Daga Zazzau Media













DOMIN CIGABA DA SAMUN LABARANMU KU BIYO A SHAFUKAN SADA ZUMUNTA NA 

Shiga Group dinmu na Telegram Anan👉 MA'ASUMAH TV TELEGRAM

@FACEBOOK: https://web.facebook.com/Maasuma.com.ng/

@TWITTER: https://twitter.com/MaasumahNews/

DOMIN BAMU SHAWARA KO AIKO MANA DA LABARI KUYI MAGANA TA ADRESHIN

@EMAIL: maasumalabari@gmail.com


Post a Comment


Yi Comment domin ka bayyana ra'ayinka akan wannan labarin anan akasa

Previous Post Next Post