Taron tunawa da waki'ar Zariya a birnin Qum na kasar Iran

An ci gaba da gudanar da taron tunawa da waki'ar Zariya a birnin Qum.

'Yan uwa almajirin Sayyid Zakzaky (H) da ke karatu a Iran sun shirya taron tunawa da kashe-kashen Zariya, wanda shugaban Najeriya, Criminal Buhari ya saka sojoji farmakar almajiran sa.

—19/jimada Ula/1443.

—24/December/2021 

▪️A yayin da yan'uwa ke cigaba da sauraran jawabin Shaikh Abdullahi Belam daga kasar *Sayil'aj*







Danna nan don ganin cikakken bayani👇👇

Albasirah Foundation Telegram

Post a Comment


Yi Comment domin ka bayyana ra'ayinka akan wannan labarin anan akasa

Previous Post Next Post