Da Mu El-Rufai Ke Amfani Wajen Kashe 'Yan Shi'a A Kaduna, Cewar Daya Daga Maharan Da NLC Suka Kama


 DAYA DAGA CIKIN MAHARA DA AKA KAMA YA FASA KWAI.

Daya daga cikin wadanda El Rufa'i ya tura sukaima 'yan kungiyar Kwadago hari a Kaduna da aka kama yabayyana cewa dasu El Rufa'i yake an fani wajen kaima 'yan Shi'a hari in suna tarukansu na addini ko muzaharar asaki shugabansu Zakzaky a Kaduna .


Allah sarki wayasani ko dashi aka Rusamana markar ta kaduna har suka kashe 'yan uwanmu dake cikin markardin suka sace kayan cikinta.

 

Abin mamaki shine yau kuma sukafarwa Kungiyar Kwadago Allah yakara tonawa El Rufa'i asiri shida maigidanshi Crimila Buhari.







#Criminla_Buhari_Free_Zakzaky_dole

19/05/2021
 

Post a Comment


Yi Comment domin ka bayyana ra'ayinka akan wannan labarin anan akasa

Previous Post Next Post