Yanzu-Yanzu: Yan sandan Nigeria sun bedewa Almajiran Sheikh Zakzaky wuta da halsashi masu rai yanzu haka a Abuja


 Mun tuntubi wakilinmu, ya tabbatar mana da har yanzu suna ruwan wuta kan masu Muzaharar ba qaqqautawa, sun harbi mutum daya, zuwa yanzu ba'a tabbatar da mutane nawa ne suka kashe ba.


A jira cikakken labari anan gaba.

Post a Comment


Yi Comment domin ka bayyana ra'ayinka akan wannan labarin anan akasa

Previous Post Next Post