Da Dumu-Dumi: Jagoran Juyin Musulunci Zai Gana Da Wasu Kwamandojin Sojan Sama Na Iran



2021-02-07 


 A Yau Lahadi Jagoran Juyin Musulunci Zai Gana Da Wasu Kwamandojin Sojan Sama Na Iran

A Yau Lahadi Jagoran Juyin Musulunci Zai Gana Da Wasu Kwamandojin Sojan Sama Na Iran.

A ci gaba da bukukuwan zagayowar ranakun cin nasarar Juyin Musulunci A Iran, Ayatullah Sayyid Imam Ali Khamnei zai gana da tsirarun kwamandojin sojan sama saboda yanayin cutar corona da ake ciki.


A kowace rana irin wannan dai kwamandojin sojan saman Iran suna jaddada mubaya’a ga jagoran juyin musulunci na Iran, a matsayin tunawa da abinda ya faru a ranakun cin nasarar juyin musulunci.


A ranar 19 ga watan Febrairu na 1979 ne dai manyan kwamandojin sojan sama na Iran su ka yi wa Imam Khumain mubaya’a.


Source: HAUSA TV

Post a Comment


Yi Comment domin ka bayyana ra'ayinka akan wannan labarin anan akasa

Previous Post Next Post