Duk da ruwan wuta na tsawon kwanaki 4 a jere a Abuja kalli abinda ya faru yau a Abuja


YAU MA SUN BUDE WUTA KWANA 4 A JERE FREE ZAKZAKY (H) YADAGA DAGA AREA 1 ABUJA


Daga Sa'id Haruna


Sun harbi dan uwana musal kazim Daga Dutsin-ma


Yauma sun sake bude wuta, ruwan wuta kwana 4 ajere  sunharbi 'yan uwa aciki kwana biyu da suka wuce daya malam kabiru masaka yayi shahada dayakuma da harbi a karlfarshi kwana  2 suna hannunsu


 To yauma sun kara Bude wuta bamusan adadin wadanda suka harbaba ko sukayi shahadaba


Hakan baihana Zazzafar muzaharar Free Zakzaky (H) damai dakinshi malama Zeenatuddeen tadaga daga  Area 1 Abuja ba, 'yan uwa Al-majiran Sayyid Zakzaky(H) 'yan Abuja Struggle sunfito cikin izzah mazansu da matansu da masu raunukan harbi sun sake fitowa suna bayyanama duniya irin yadda Gwamnatin Criminal Buhari,


Ta kashe maza da mata da kananan yara Al-majiran Sayyid Zakzaky (H) Sama da 1000 a Zariya kuma tayi masu kabarin bai daya. san nan sunacigaba da tsareshi shida mai dakinshi malama Zeenatuddeen cikin matsanan ciyar rashin lafiya muna kira da a gaggauta sakin Jagoranmu Sayyid Zakzaky (H).

#Criminal_Buhari_Free_Zakzaky_dole

28/01/2021

Kalli Hotunan yanda muzaharar ta wakana a Abuja Yau Akasa: 

























































ZAINILABIDINA AHMAD SULEIMAN

My Name is Zainilabidina Ahmad Suleiman Chief Executive Officer CEO Bz News 24/7. Famous Blogger| Developer | Programmer| Journalist| Consultant |Publisher |. Contact bzglobalservice@post.com Whatsapp+2348133888333

Post a Comment


Yi Comment domin ka bayyana ra'ayinka akan wannan labarin anan akasa

Previous Post Next Post