12 Ga December Wancan Lokacin Zuwa Yanzu Ta Rusa Nigeria Warwas!!


🇳🇬 Ma'asumah Nigeria News Update

Tin daga kuskuren da gomnatin kasar nan ta'aikata a 12 December ga yan shi'a nigeria kullin baya take memakon tayi gaba.

Mezai hana Shugabannin Nigeria su gane Cewa bafa kashe yan shi'a bane kadai zaisa agyara komai Idan kuna ikirarin zakuyi kisa to tinanin mekukai akanshi wanda kuka kashe yau da kuma gobe?

Kisa baya taba canja al'umma sai;dai Yakawo rushewar al'umma tabbas da baku kawo 12 December ba da Nigeria da mutanenta basu kokaba!!  yakamata Aiwa yan Shi'a adalci

Adalci shine zai gyara nigeria bazalumci ba Wannan Tunatar wace ga  mahukuntan nigeria dafatan za kujiya.

MJ Matashi Ibrahim

matashi1234@gmail.com
07032680713

Post a Comment


Yi Comment domin ka bayyana ra'ayinka akan wannan labarin anan akasa

Previous Post Next Post