FC KANO PILLARS ZATA FAFATA WASA A GARIN DAURA




SHAHARARRUN KUNGIYOYIN BIYU JUNIOR DANBURAM DAURA TARE DA FC KANO PILLARS
ZASU FAFATANE A WASAN SADA ZUMUNTA.


✍️Ishaq sagir magaji
08181670509


kungiyar kwallon kafa ta Jinior Danburam sananniyar kungiya ce Wanda take a garin Daura tayi fice a cikin gida nageria dama Makwaftanmu, kamar nijar, camaro, chadi DA sauransu

Wannan kungiya tana karkashin kulawar Mai girma
 DANBURAM DIN DAURA ALHAJI MUHAMMAD DAHA,UMAR FARUQ UMAR
MUHAMMAD DAHA KENAN JAGORAN KUNGIYAR JUNIOR DANBURAM DAURA


Haka itama kungiyar kwallon kafa ta kano pillars masu taken masu gida kungiya ce da tazaga duniyar kwallon kafa.
Was an zai kasance kamar haka.

23-10-2019
A babban filin wasa dake garin Daura.
Da misalin karfe hudu na yammaci. 

Post a Comment


Yi Comment domin ka bayyana ra'ayinka akan wannan labarin anan akasa

Previous Post Next Post