HAR YANZU BAMU GANTABA!!;



 sister fatima aliyu Tudun jukun zaria,

Tunda ta fita jiya Talata da misalin karfe 11:00am lokacin da zata fita daga gida tace ne zasuje escursion a makarantar su F.C.E zaria Tunda ta fita har yanzun dai bata dawo ba anje makarantar tasu sunce babu labarin  escursion kuma tun ana kiran wayar ta tana shiga amma ba'a dauka yanzun kuma ko ankira ba ta shiga wayar nata Akashe,

yan uwa don girman allah Ataya mu yada wannan postin din ko allah zaisa adace.

idan allah yasa An ganta ko ansamu labarin ta a tuntubi wannan numbobi kamar haka

07034247971
07038901038
08139711474

M::SADIS TUDUN JUKUN ZARIA


Ma'asumiya Nigeria news updates

Post a Comment


Yi Comment domin ka bayyana ra'ayinka akan wannan labarin anan akasa

Previous Post Next Post