Babu wanda ya san muhimmancin sakamakon yakin kamar Manzon Allah. Muna iya karanta zurfin damuwarsa a cikin addu’arsa kafin a fara Yaqi a lokacin da ya miqe yana roqon Ubangijinsa cewa: “Allah wannan shi ne Kuraishawa, ya zo da dukan girman kai da faxinsa yana qoqarin bata sunan ManzonKa, Allah ina roqonka. Don a wulakanta su gobe, Allah idan wannan ƙungiya ta musulmi za ta halaka a yau ba za a bauta maka ba!"1

Yakin Badar shi ne mafi muhimmanci a cikin yakokin Musulunci na kaddara. A karo na farko an gwada mabiyan sab…

Load More
That is All